Contact Us
ISLAMICFORUM.Com.Ng™

*Post reply · Invite friends · From start
* ibnhujjah *_YAUSHE ZA KA IYA ZAMA MUFTY?_*
Imamu Ahmad yana cewa bai kamata mutum ya zama mai fatawa ba, har sai an samu siffofi guda biyar tare da shi:
1. Ya zama mai tsarkakakkiyar niyya, domin in ba shi da tsarkakakkiyar niyya to ba za'a samu haske a tare da shi ba, kamar yadda ba za'a ga haske a zancensa ba.
2. Ya zama yana da ilimi da juriya da nutsuwa.
3. Ya zama ya san abin da zai yi fatawa akai yadda ya kamata.
4. Ya zama yana da rufin asiri, in ba haka ba mutane za su taune shi.
5. Ya zama ya san mutane yadda ya kamata.
Ibnul kayyim yana cewa: wannan yana nuni zuwa girman Imamu Ahmad, da kuma matsayinsa wajan ilimi, saboda wadannan abubuwan guda biyar su ne turakun fatawa, duk abin da ya samu nakasu a cikinsu to hakan zai haifar da nakasu a fatawa.
16/10/2012
Amsawa: Dr Jamilu zarewa.
2018-07-14 07:05 · Reply · (0)

Online: Guests: 1

ABOUT ADMIN
Sulaiman
Name: Sulaiman Aliyu Yahaya ( Ibn Hujjah )
State: Kano
Country: Nigeria

Click To Call MeClick To Sms Me

RUBUTA RA'AYINKA




Rubuta Word:





Online : 1 user
Today : 198 user
This Week : 796 user
This Month : 797 user
Total all : 94204 visitors
LAST PAGES

The Soda Pop