LAFAZIN MARGAYI SHEIKH
JA’AFAR MAHMUD ADAM (R)
GAME DA MAULUDI
.
Malam yaci gaba da cewa:
.
“Shi yasa lokacin da muke musu da
wadansu yan uwa kan batun
MAULIDI MAULIDI MAULIDI
muka ce duk abune mai sauqi da
AKHADAREE da ISHIMAWEE da
IZIYYAH da RISALA da ASKAREE
da MUKHUTASAR, wadannan duk
littattafai ne na koyon addini da mu
da ku duk muna koyon addini a
cikin su amma babu daya daga
cikin su da ya kawo BABI KO
FASALI NA MAULIDI.
.
Yanzu muna neman illa da tasa
basu kawo ba, shin sun yi mantuwa
ne? Sun jahilta ne? Ko ko ba addini
ba ne don haka ba su kawo ba???
.
Saboda haka cikin wadannan dole
ayi daya ko dai ya kasance
mantuwa sukayi? ko ko ilimin su ne
bai kai ba? Koko a fahimtar su shi
din ba addini ba ne? Shiyasa basu
kawo shi ba?”
.
Mallam har ya rasu baku kawo
masa wadannan amsoshin ba, to
mu har yanzu muna jira ku kawo
mana, idan har kun gagara kawowa
to muna kiran ku da kuji tsoron
Allah ku dawo kubi karantarwar
Alqur’ani da Sunnar Annabi (saw)
sai ku samu hutu a rayuwar ku ta
duniya da lahira.
.
YA ALLAH KA JIQAN SHEIKYA ALLAH KA JIQAN SHEIKH
JAFAR
WASSALAMU ALAIKUM WARAHMATULLAH.
LAFAZIN SHEIKH JAFAR MAHMUD ADAM GAMEDA MAULIDIAn Rubuta Ranar 08/11/17
Category :-
sulaimanibnhujjah
0
Rate upStar
Share: