XtGem Forum catalog

Contact Us
ISLAMICFORUM.Com.Ng™

* ibnhujjah *_MIJINA ZAI IYA SIYAN KWANAN KISHIYATA, DON YA KWANTA DA NI?_*
*Tambaya*
Slm
ya halasta miji yasai kwanan kishiyanki ya biyata don ya kwana dake?
*Amsa:*
Wa'alaikum as salam, ban San dalilin da ya nuna ana sayen kwana ba, amma za'a iya nema mace ta sarayar da hakkinta na kwanan, in har ta bayar ya bayu, tun da hakkinta ne, kamar yadda Nana Sauda ta bawa Nana A'isha kwananta, saboda tsananin son da ta ga Annabi S.A.W yana Mata.
Wannan yasa Annabi S.A.W yake kwana biyu a dakin Nana Aisha kamar yadda ya tabbata a Bukhari, ragowar matansa bakwai kuma yana musu kwana dai-dai, Nana Saudat kuwa ba ya kwana a dakinta, bayan ta bawa Nana Aisha kwananta.
Allah ne mafi sani
Amsawa:-Dr. Jamilu Zarewa.
2018-07-21 03:36 · Reply · (0)

Online: Guests: 1

ABOUT ADMIN
Sulaiman
Name: Sulaiman Aliyu Yahaya ( Ibn Hujjah )
State: Kano
Country: Nigeria

Click To Call MeClick To Sms Me

RUBUTA RA'AYINKA




Rubuta Word:





Online : 1 user
Today : 96 user
This Week : 631 user
This Month : 631 user
Total all : 96437 visitorsUnited States
LAST PAGES