80s toys - Atari. I still have

Contact Us
ISLAMICFORUM.Com.Ng™

* ibnhujjah A FAKAICE MAGOYA BAYAN C.A.N SUN AMINCE DA CEWA SU NE KE KASHE SHANUN MUSULMI:
1. A cikin 'yan kwanakin nan bayanai da ake ji daga gidajen radio, ake kuma ji da gani daga gidajen talabijin, ake kuma karantawa daga jaridu, da kafafen sada zumunta; watau bayanai da suke fitowa ta bakuna, da alkaluman magoya bayan kungiyar CAN, wadannan bayanan suna tabbatar da cewa: A dai fakaice su wadannan masu tarbiyyantuwa da tarbiyyar Kungiyar CAN sun yarda da cewa su ne ke kashe shanun al'ummar Musulmi; hujjarsu ta yin hakan kuwa ita ce: su a ganinsu al'ummar musulmi makiyaya, rayukansu, da dukiyarsu ba su cancanci samun kariyar da constitution din Nigeria ya ba wa ko wane dan Nigeria ba!
2. Lalle gaskiya za ta cigaba da bayyana ko ba dade, ko ba jima; In sha Allahu Ta'aalaa kamar yadda yanzu suka yarda da cewa su ne ke kashe shanu, nan gaba kadan za su yarda su fito fili su gaya wa duniya cewa: su ne ke kashe makiyaya, su ne kuma ke tare manyan hanyoyi suna kashe dukkan Musulmin da ke cikin motocin da suka tsayar a bisa zalunci, da tsananin kiyayya.
Allah Ka tsare Nigeria, da 'Yan Nigeria daga sharrin kungiyar CAN. Ameen.
2018-06-30 14:20 · Reply · (0)

Online: Guests: 1

ABOUT ADMIN
Sulaiman
Name: Sulaiman Aliyu Yahaya ( Ibn Hujjah )
State: Kano
Country: Nigeria

Click To Call MeClick To Sms Me

RUBUTA RA'AYINKA




Rubuta Word:





Online : 1 user
Today : 4 user
This Week : 602 user
This Month : 603 user
Total all : 94010 visitors
LAST PAGES