Snack's 1967

Contact Us
ISLAMICFORUM.Com.Ng™

* ibnhujjah *YA SAKE MU SAKI DAYA, SAI YA MUTU KAFIN MU GAMA IDDA, KO MUNA DA GADONSA?* 

*Tambaya:*

Malam mutum ne yana cikin halin rashin lafiya, ya saki matansa har guda biyu saki daya, kuma bai dawo da su  ba har ya mutu, kuma ba su gama iddah ba, yaya za'a yi ? za su yi masa takaba, kuma suna da gadonsa, ko ko a'a ?

*Amsa:*

To dan'uwa mutukar yadda ka sifanta, haka abin yake, to za su bar iddar saki, su koma iddar mutuwa, kuma za su ci gadonsa, saboda suna nan a matansa, tun da saki daya ne, Ibnu-khudamah  ya hakaito ijma'in malamai akan  haka.

Don neman Karin bayani duba : Al-mugni 8.

Allah ne mafi sani .

915
Amsawa: Dr Jamilu zarewa.
2018-07-23 22:42 · Reply · (0)


Online: Guests: 1

ABOUT ADMIN
Sulaiman
Name: Sulaiman Aliyu Yahaya ( Ibn Hujjah )
State: Kano
Country: Nigeria

Click To Call MeClick To Sms Me

RUBUTA RA'AYINKA




Rubuta Word:





Online : 1 user
Today : 97 user
This Week : 485 user
This Month : 486 user
Total all : 93893 visitors
LAST PAGES