Pair of Vintage Old School Fru

Contact Us
ISLAMICFORUM.Com.Ng™

* ibnhujjah *_BABANA YA RASU ANA BINSA AZUMI, SABODA RASHIN LAFIYA:_*
*Tambaya:*
Dr. Allah ya yiwa mahaifina rasuwa be samu yin azimin watan Ramadan ba sakamakon rashin lpy da yake fama da ita awannan lokacin.
Tambaya ta anan shi ne za'a ciyar ne ko za'a rama masa aximin ko kuma babu komai akansa duba da ayoyin da sukayi bayani akan hakan Allah ta'ala ya karawa mln lpy yasa agama lpy da kyakkywan karshe?
*Amsa:*
Wa'alaikum assalam, in har rashin lafiyar ya zarce masa tün daga watan ramadanan har ya mutu, to ba za'a rama masa ba, saboda Allah ba ya dorawa rai abin da ba ta iya ba, amma idan ya samu saukin da zai iya ramawa, amma ya yi sakaci bai rama ba, wani daga cikin makusantansa zai rama maşa kamar yadda malamai suka fahimci haka a hadisin da Bukhari da Müslim suka rawaito, wanda Annabi S.A.W yake cewa: "Duk wanda ya mutu ana binsa azumi,to waliyinsa zai biya maşa"
Allah ne mafi sani.
Dr. Jamilu Zarewa.
2018-05-24 14:17 · Reply · (0)


Online: Guests: 1

ABOUT ADMIN
Sulaiman
Name: Sulaiman Aliyu Yahaya ( Ibn Hujjah )
State: Kano
Country: Nigeria

Click To Call MeClick To Sms Me

RUBUTA RA'AYINKA




Rubuta Word:





Online : 1 user
Today : 165 user
This Week : 481 user
This Month : 481 user
Total all : 96287 visitorsUnited States
LAST PAGES